fbpx
Friday, September 12, 2025
27.1 C
Abuja

Zargi Ya Nuna Cewa Wasu Daga Cikin Masu bin Kungiyar Shi’a ne ke ɗaga Tutar Kasar Rasha a Lokacin Zanga Zanga.

A wasu daga cikin jihohin mu na Arewa kamar Jos, Kano da kuma birnin tarayya Abuja.

A Jihar Kano, Ranar alhamis din da ta wuce aka ga wasu dandazon matasa masu gabatar da zanga zanga domin tsadar rayuwa a Najeriya sun fara kira ga shugaban ƙasar Rasha, Vladimir Putin kan neman ya kawo musu agaji, inda wasu kuma suka karkata kan sojoji suyi juyin mulki a ƙasar.

Ranar asabar ma sun ƙara fitowa duk da cewar an sa dokar hana fici da shigi amma sun fito dauke da tutocin ƙasar Rasha inda sukayi rubuce rubucen neman agaji kan sojoji su zo su kifar da Gwamnatin Tinubu.( Thewhistler ne suka ruwaito)

Hakan kuma ta ƙara faruwa a garin Jos na Jihar filato da kuma birnin tarayya Abuja a lokacin gudanar da zanga zangar.

Anji bayani daga majiyar cewa mabiya Shi’a na da manufa wadda ba a sani ba kan wannan sabgar, Saboda a lokacin rikicin ƙasar Nijar suna cikin masu goyon bayan sojojin da sukayi ma Gwamnatin Muhammad Bazoum juyin mulki ranar 26 na watan yuli, shekarar 2024, kamar yanda majiyar to shaida

Mai bada bayanan ya tabbatar da cewa ya jiyo daga majiya mai tushe cikin gidan Gwamnatin Jihar filato cewa an samu wasu ƙungiyoyi da ake daukar nauyin su domin gudanar da zanga zangar inda Gwamnan Jihar wato Caleb Muftwang ya gargadi shugabannin al’umma kan taka tsan-tsan da masu karɓe zanga zangar, daga baya kuma aka sa dokar ta ɓaci na awa 24 a Jos da Bukuru ranar lahadi

Kwamishinan yan sanda na Jihar Kano, Salman Garba da Dattijo Tanko Yakasai sun tabbatar da wasu ne daban ke daukar nauyin wannan zanga zangar da matasa ke yi a ƙasar, ” akwai waɗanda ba sa ƙaunar ƙasar nan, kuma a shirye suke su ribaci duk wata dama da suka samu su yi amfani da wasu domin su rusa ƙasar nan “

Hot this week

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Topics

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Ogun Instructs Employees on Productivity.

Ogun Instructs Employees on Productivity. The Ogun State Commissioner for...

Oyebanji Wishes Tinubu’s Wife a happy 64th Birthday.

Oyebanji Wishes Tinubu's Wife a happy 64th Birthday. Ekiti State...

Rewane Predicts Nigeria’s Economy Will Reach $400 Billion by 2026.

Bismarck Rewane, the Managing Director and Chief Executive Officer...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img