fbpx
Saturday, September 13, 2025
22.1 C
Abuja

Rahama Sadau Za ta cire wa Mutum 100 Kebura Cikin Mutum Dubu 25 da Suka Tura Mata “Account” Dinsu

Jaruma Rahama Sadau ta sha alwashin za ta cire wa mutum 100 kebura domin saukaka wa jama’a a daidai wannan lokaci da ake fama da tsadar rayuwa da yunwa da matsin tattalin arziki,

Tuni dai jarumar ta buƙaci jama’a su ajiye akawunt lambarsu wato asusun banki za ta zaɓi mutum 100 da za ta gwangwaje su da kyautar kuɗaɗe a matsayin nata gudunmawar a daidai wannan lokaci na halin ƙaƙa nikayi,

Read Also: Masu Zanga-Zanga Sunyi Watsi da Maganar Lauyansu Sun Ce Za Su Cigaba da Fitowa Zanga-Zanga

Jaridar A Yau ta ruwaito a cikin sa’o’i huɗu an samu sama da mutum 24 da suka yi comment da account dinsu kuma jarumar ta duƙufa cika alƙawarin da ta dauka din inda ta riƙa tura masu kuɗi adadi daban-daban,

“To jama’a hannu na ya gaji, burina in turawa mutum 100 amma zan huta kafin zuwa can anjima in cigaba da turawa, amma wanda ya ga alert (sakon kyautar kudin) da na tura masa yayi magana, nima idan na natsa zan yi posting din receipt (takardar shaidar) tura kudi na banki” inji Jaruma Rahama Sadau

Hot this week

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Topics

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Ogun Instructs Employees on Productivity.

Ogun Instructs Employees on Productivity. The Ogun State Commissioner for...

Oyebanji Wishes Tinubu’s Wife a happy 64th Birthday.

Oyebanji Wishes Tinubu's Wife a happy 64th Birthday. Ekiti State...

Rewane Predicts Nigeria’s Economy Will Reach $400 Billion by 2026.

Bismarck Rewane, the Managing Director and Chief Executive Officer...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img