fbpx
Friday, September 12, 2025
25.3 C
Abuja

Ni Na Yi Silar Da Rahma Sadau Ta Rabawa Jama’a Kudi, Amma Ni Ko Kobo Ban Samu Ba – Idris Bello.

Ni Na Yi Silar Da Rahma Sadau Ta Rabawa Jama’a Kudi, Amma Ni Ko Kobo Ban Samu Ba – Idris Bello.

ASHIN RABO KO MAULA : Ni Na Yi Silar Da Rahma Sadau Ta Rabawa Jama’a Kudi, Amma Ni Ko Kobo Ban Samu Ba – Idris Bello.

Ni Idriss Bello Danchuwa nine mutum na farko da Rahama Sadau ta fara tambaya da na tura mata account number na za ta yi min alheri, bayan mutane sun ga abunda ta fada akaina shine suka yi caa akanta da suma ta tura musu.

Read Also: Jaruma Meesha Sulaiman Nadiya Manyan Mata A Kasar Saudiyya Tana Aikin Ummarah.

Sai ta kudiri aniyar yin giveaway ga wasu mabiyanta mutum 100 kuma ta cika alkawarinta.

Saidai kuma ta manta da ni da ta fara tambaya ta da na tura mata account nawa. Kuma ba ta tura min ba har yanzu. Ina fatan Allah Ya sa jinkirin ya zamar min alkairi. Idan babu rabo na kuma Allah Ya kawo min wani mafi alkairi.

Hot this week

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Topics

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Ogun Instructs Employees on Productivity.

Ogun Instructs Employees on Productivity. The Ogun State Commissioner for...

Oyebanji Wishes Tinubu’s Wife a happy 64th Birthday.

Oyebanji Wishes Tinubu's Wife a happy 64th Birthday. Ekiti State...

Rewane Predicts Nigeria’s Economy Will Reach $400 Billion by 2026.

Bismarck Rewane, the Managing Director and Chief Executive Officer...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img