fbpx
Saturday, September 13, 2025
22.1 C
Abuja

Mutanen Da ke Shirya Zanga Zanga sun Bude Asusun Neman Tallafi na Naira Biliyan Hudu N4bn.

Daga Shafin Dandali.com.ng Masu jagorantar zanga zangar lumana wadda suke yi domin kawo karshen yunwa da tsadar rayuwa sun bude asusu a qarqashin shafin neman taimako na duniya da ake kira GoFundMe domin samun tallafin kudin da zasu ci gaba da gudanar da zanga zangar su mai taken #EndbadGovernance# da ake yi a Najeria.

Shafin Dandali.com.ng ya binciko cewar masu bude asusun sun bude asusu har guda uku ne domin karbar gudummuwa ta kudin kasashen waje kamar su dalar Amurka da Euro na qasar Ingila da sauran kudade na mabanbantan qasashe

Read Also: Muhimman Abubuwa cikin bayanin Tinubu a kasa da shekara 1

Burin su shi ne su tara aqalla Naira Biliyan Arba’in da daya saboda su iya tunkarar Gwamnatin Najeria cikin kwanaki goman da suka sa na zanga zangar #EndbadGovernanceInNigeriaProtest#

Bincike ya tabbatar da gudanarwar asusun ba a qasar Najeri ake yin ta ba ana yi ne a qasashen Amurka da Canada

Hot this week

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Topics

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Ogun Instructs Employees on Productivity.

Ogun Instructs Employees on Productivity. The Ogun State Commissioner for...

Oyebanji Wishes Tinubu’s Wife a happy 64th Birthday.

Oyebanji Wishes Tinubu's Wife a happy 64th Birthday. Ekiti State...

Rewane Predicts Nigeria’s Economy Will Reach $400 Billion by 2026.

Bismarck Rewane, the Managing Director and Chief Executive Officer...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img