fbpx
Friday, September 12, 2025
24.1 C
Abuja

Isra’ila takai wani babban hari a makarantar MDD a Gaza ya kashe a kalla mutum 14

Isra’ila takai wani babban hari a makarantar MDD a Gaza ya kashe a kalla mutum 14

An dade ana gwabza fada a Gazakusan kwanaki 341. Abin baƙin ciki, mutane da yawa, musamman matada yara, sun ji rauni ko kuma sun rasa rayukansu. Kusan mutane 41,084 sun mutu, kuma kusan 95,029 sun ji rauni. Wasu da yawa, fiyeda 10,000, ana kyautata zaton sun makale a karkashin gine-ginen da suka fado.

1522 GMT — Wani hari ta sama da Isra’ila ta kai ya kashe akalla mutane 14, ciki har da yara biyu, a makarantar Majalisar Dinkin Duniya da ta zama matsugunin iyalan Falasdinawa da ke tsakiyar Gaza, in ji jami’an asibiti.

Jami’ai daga asibitin al-Awda da ke Nuseirat sun ce sun karbi gawarwakin mutane 10 da harin ya kashe, sannan an kai wasu mutum hudu da suka mutu asibitin shahidan al-Aqsa da ke Deir al Balah.

Jami’an asibitin sun ce akalla mace daya da yara biyu na daga cikin wadanda suka mutu, sannan akalla mutane 18 sun samu raunuka.

More updates👇

1348 GMT — Adadin wadanda suka mutu a Gaza sakamakon harin da Isra’ila ta kai ya karu zuwa 41,084

Harin da sojojin Isra’ila suka kai a Gaza ya yi sanadin mutuwar Falasdinawa akalla 41,084 tare da raunata 95,029 tun daga ranar 7 ga watan Oktoba, in ji ma’aikatar lafiya ta Falasdinu.

Akalla mutane 64 ne suka mutu a cikin sa’o’i 24 da suka gabata.

1256 GMT — Shugaban Iran ya caccaki Ƙasashen Yammacin duniya kan yakin Gaza da kuma goyon bayan Isra’ila

Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya caccaki Kasashen Yammacin Duniya yana mai cewa Isra’ila na yin kisan kiyashi a yakin Gaza da kuma amfani da makaman Turai da Amurka wajen yin hakan.

Pezeshkian, wanda ya yi magana a Bagadaza a farkon ziyararsa ta farko a ketare tun bayan hawansa mulki, yana fatan karfafa alakar Tehran da Bagadaza a yayin da ake fama da rikici a yankin.

Hot this week

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Topics

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Ogun Instructs Employees on Productivity.

Ogun Instructs Employees on Productivity. The Ogun State Commissioner for...

Oyebanji Wishes Tinubu’s Wife a happy 64th Birthday.

Oyebanji Wishes Tinubu's Wife a happy 64th Birthday. Ekiti State...

Rewane Predicts Nigeria’s Economy Will Reach $400 Billion by 2026.

Bismarck Rewane, the Managing Director and Chief Executive Officer...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img