fbpx
Friday, September 12, 2025
23.1 C
Abuja

Gwamnatin Tarayya ta kai ziyara wa al’umar Borno kan ambaliyar ruwan da ya faru

Gwamnatin Tarayya ta kai ziyara wa al’umar Borno kan ambaliyar ruwan da ya faru

GWAMNATIN Tarayya ta jajanta wa al’umma da gwamnatin Jihar Borno kan mummunar ambaliyar ruwa da ta auku a Maiduguri da kewaye sakamakon fashewar da madatsar ruwa ta Alau ta yi a safiyar Talata.

Ambaliyar ta lalata kadarori, gidaje, da ababen more rayuwa, tare da raba iyalai da dama da muhallan su.

A cikin wata takarda ga manema labarai da ya sa wa hannu a ranar Talata, Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa: “Muna yi wa waɗanda abin ya shafa, musamman waɗanda suka rasa sana’o’i da gidajen su, addu’a.

“Muna tare da iyalan da suka rasa muhallan su, muna kuma jajanta masu a wannan mawuyacin lokaci.”

Ministan ya ce Gwamnatin Tarayya, a ƙarƙashin jagorancin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ta umurci ma’aikatu da hukumomin da abin ya shafa da su haɗa gwiwa da Gwamnatin Jihar Borno domin samar da agaji da dukkan taimakon da ya kamata.

A yayin da take nuna alhini kan wannan asarar da aka yi, Gwamnatin Tarayya ta bayyana gamsuwar ta da jajircewar al’ummar Jihar Borno, inda ta bayyana cewa tare da goyon bayan gwamnati da ‘yan Nijeriya, za su shawo kan wannan bala’i.

Hot this week

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Topics

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Ogun Instructs Employees on Productivity.

Ogun Instructs Employees on Productivity. The Ogun State Commissioner for...

Oyebanji Wishes Tinubu’s Wife a happy 64th Birthday.

Oyebanji Wishes Tinubu's Wife a happy 64th Birthday. Ekiti State...

Rewane Predicts Nigeria’s Economy Will Reach $400 Billion by 2026.

Bismarck Rewane, the Managing Director and Chief Executive Officer...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img