fbpx
Friday, September 12, 2025
22.1 C
Abuja

Jimami: Rasuwar Dan Sanata Kabiru Gaya a garin Abuja

Munsamu labarin rasuwar Barista Sadik Gaya Wanda yake da’ne agurin Sanata Kabiru Gaya.
Sadik gaya ya rasune a babban birnin tarayya a safiyar Talata 14 ga watan Satumbar 2022 kuma anyi janaizarsa a yammacin ranar a birnin tarayya Abuja.


Mahaifinsa Sanata Kabiru Gaya wand yake babban Dan siyasa a jihar Kano kuma Dan majalisar dattawan kasar yasamu sakon ta’aziyya daga manyan yan siyasan jahar Kano da ma qasa baki daya Wanda Gwamnan jahar Kano yakasance daya daga cikinsu.

Marigayi Sadik Gaya yayi karatun lauya a jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya ya kuma yi digiri na biyu a jami’ar Wales dake birnin Landan.

Marigayin yakasance lauya da hukumar kula da dukiyoyi wato AMCON dake Abuja kuma ya mutu ya bar mata daya da yara guda biyu.


Hussaini Ambo Indabawa me magana da yawun Sanata Kabiru Gaya ya sanar da hakan ga manema labarai a jahar Kano.

Hot this week

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Topics

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Ogun Instructs Employees on Productivity.

Ogun Instructs Employees on Productivity. The Ogun State Commissioner for...

Oyebanji Wishes Tinubu’s Wife a happy 64th Birthday.

Oyebanji Wishes Tinubu's Wife a happy 64th Birthday. Ekiti State...

Rewane Predicts Nigeria’s Economy Will Reach $400 Billion by 2026.

Bismarck Rewane, the Managing Director and Chief Executive Officer...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img