fbpx
Friday, September 12, 2025
27.1 C
Abuja

Bongel by Zee Yabour

Bismillaahir rahmanir raheem
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai’

SHAFI NA D’AYA

GGC KABOMO

Yara ne mata manya da k’anana duka sanye da uniform na makaranta, kowa da abunda yake yi, wasu na wasanni, wasu na cin abinci wanda ke nuni da lokaci ne na break, Yanayin yaran zai tabbatar maka iyayen su ba masu hali bane, makaranta ce ta gwamnati wacce ana jeka ka dawo kuma akwai b’angaren yan’ kwana.

Budurwa ce yar’ kimanin shekaru 17 da haihuwa zaune a aji ita kad’ai, littafi a gabanta tana bitar karatu, “Bongel sarkin boko, wai bakya gajiya da karatu” Cewar Asiya da shigowar ta kenan, itama ba zata gaza shekaru 17 da haihuwa ba, Ta d’ago kai ta kalle ta tace “Hmm Asiya kenan, wannan shine matakin k’arshe na sakandire wanda ya kamata nayi k’ok’arin ganin na fita da sakamako mai kyau, haka karatun nan shine gatana, shi zanyi na taimaki iyayena, basu da buri da ya wuce ganin na samu ilimi mai zurfi, saboda shi na baro ahalina” Asiya ta jinjina kai da cewa “Allah ya bada nasara”, “Amin” Ta amsa, ta juya ta cigaba da karatun, Asiya ta zauna kusa da ita, itama tana d’auko nata littafin.

“Sannu Baffa, Allah ya tashi kafad’un ka” Dattijuwar mata wacce ba zata gaza shekaru arba’in ba ta fad’a da k’arasawa da hawaye, Wanda aka kira da Bappa kansa ya girgiza yace “Ko bayan raina kada a cire Bongel makaranta ita kad’ai Allah ya bani ikon sawa makaranta, Dan Allah ku cika mun burin nan nawa na ganin tayi ilimi mai zurfi”, “Baffa In Shaa Allahu kana tare damu, zaka tashi ka cigaba da rayuwarka”, Kansa ya girgiza ba tare da ya sake cewa komai ba,

Bongel komai yau sukuku take yin sa, duty d’inta na ranar kawai tayi sa ne, ta fito hostel, Tun shigarta aji bata cewa kowa komai ba, dama ita ba gwanar surutu ba ce, sai dai shirun yau yasha bambam dana kallo, Ta rasa dalilin da yasa bata jin dad’in ranta, ga gabanta dake yawan fad’uwa.

Hot this week

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Topics

Sri Lanka’s newly elected President Dissanayake vows to purify public administration.

Sri Lanka's new President Anura Kumara Sri Lanka has welcomed...

Labour and the Federal Government sign MoU on minimum wage adjustments.

The federal government's newly formed committee on consequential salary...

The Independent National Electoral Commission (INEC) will commence the collation of Edo election results in a few hours.

Edo Election The Independent National Electoral Commission (INEC) has officially...

JIBWIS DONATED 1 RICE TRAILER TO BORNO WATER FLOOD VICTIMS

JIBWIS NIGERIA The IZALA association has recently undertaken a remarkable...

BREAKING: I know there’s hardship, says Tinubu

At a meeting with the Forum of Former Presiding...

Ogun Instructs Employees on Productivity.

Ogun Instructs Employees on Productivity. The Ogun State Commissioner for...

Oyebanji Wishes Tinubu’s Wife a happy 64th Birthday.

Oyebanji Wishes Tinubu's Wife a happy 64th Birthday. Ekiti State...

Rewane Predicts Nigeria’s Economy Will Reach $400 Billion by 2026.

Bismarck Rewane, the Managing Director and Chief Executive Officer...
spot_img

Related Articles

Popular Categories

spot_imgspot_img